Question 1 Report
Read the passage carefully and answer the questions that follow:
Karanta wannan bangare na labari sosai kafin ka amsa tambayoyin daga 1 zuwa 5:
"A lokacin da Nasiru ya baro kauyen su zuwa birni domin neman ilimi, bai san cewa rayuwa za ta sauya masa ba. A kauye, Nasiru
ya saba da zaman lafiya da taimakon juna. Amma a birni, ya gamu da sabani iri-iri. A kwana na farko a makarantar kwana, aka
sace masa jakar tufafi. Wannan ya sa ya zauna cikin damuwa har ya kasa fita zuwa aji. Malam Isyaku, shugaban dalibai, ne ya
lura da halin da Nasiru ke ciki. Ya kira shi, ya ji labarinsa, sannan ya ba shi sabbin kaya da littattafai. Wannan kyakkyawan aiki
ya karfafa Nasiru har ya fara samun sabbin abokai. Bayan shekara uku, Nasiru ya kammala karatu cikin girmamawa, ya kuma
dawo kauyensu don ya kafa makaranta ta kansa."
Me ya sa Nasiru ya bar kauyensu?
Everything you need to excel in JAMB, WAEC & NECO