Ana ebu...
|
Tẹ & Di mu lati Gbe Yika |
|||
|
Pịa Ebe a ka Imechi |
|||
Ajụjụ 1 Ripọtì
WAKA
‘Ya ɗan’uwa da ke fatawa a kan zancen,
Tawakkali da du’ai wadda ba bidi’a.
Da fassarar ƙaddara bisa yadda anka faɗi.
Cikin kitabu da sunna wanda ba bidi’a.
Ai ka yi fatawarka gun wannan da bai da sani,
Kuma bai da hikima ta rarrabe mas’alar bidi’a.’
A waɗannan baitoci na ‘Waƙar Bidi’a’ ta Waƙoƙin Sa’adu Zungur ana yin gargaɗi ne kan
Ajụjụ 2 Ripọtì
HARSHE: NAHAWU
Lokaci Na Yanzu II shi ne mai manunin lokaci
Akọwa Nkọwa
Saboda ana cikin aikin ba a kare ba.
Ajụjụ 4 Ripọtì
HARSHE: NAHAWU
Wanne ne bare dangane da jinsi?
Ajụjụ 6 Ripọtì
WAKA
Maƙasudin ‘Waƙar ’Yan Baka’ ta Sa’adu Zungur shi ne
Akọwa Nkọwa
Kamar yadda mawakin ya fada a baiti na Biyu: Misali.
Aboka, tofo nan ko saurari: Waka
Jawabi ni yanboko maso zaloka jafo'insu bat sho'ami mayoko
Da kaifin halussa awa na moroko
Da Daukoko korya bise gaskiya.
Ajụjụ 7 Ripọtì
Tambayoyi a kan AL’ADU
Sanya bante ga yara maza a al’adar Bahaushe, na faruwa ne daga
Akọwa Nkọwa
Saboda ya girma.
Ajụjụ 8 Ripọtì
RUBUTACCEN ADABI: ZUBE
Jigon labarin ‘‘Kowa Ya Daka Rawar Wani’’ na Magana Jari Ce na III na A. na Imam, ya yi daidai da ‘‘kowa ya
Akọwa Nkọwa
Jigo Lagabim 'kiwa ya daka rawar wani' na magana jari ce na III. Shi ne 'kowa ya tsaya, matsayinsa Saboda a labarin maigisan ya ce Su yi caryi shi da matersa, wati ta se gona shi kuwa ya yi aikin gida, dagakarshe ya gozo koda otumame ya aje mato.
Ajụjụ 9 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
Hausawa wasu mutane ne da suka ba abinci muhimmanci a rayuwarsu, domin duk wata fafitika da gwama numfashi da ba hammata iska, ana yi wa ciki ne. Wato cikin biyu: ɗaya ya yiwu an ci an ƙoshi, ko kuma ana cikin halin nema ne.
Kullum, da zaran gari ya waye, wasu tun da jijjifi, za a ga sun fita neman abin da za su ci, su da iyalansu, domin a samu rufin asiri. Saboda haka, ba a barin kowa a gida sai tsofaffi da mata da yara da kuma ragwage, kowa ya tafi neman halaliya.
A al’adance, Hausawa suna da lokuta uku na cin abinci a kowace rana, wato safe da rana da dare. A mafi yawan lokuta da safe akan sha abu mai ruwa-ruwa, kamar koko da ƙosai ko kunu. Wasu kuma, sukan ɗumama abin da aka ci a daren da ya gabata. Da rana, kuma akan dafa duk irin abin da ya samu kamar shinkafa da wake ko dambu ko kuma ɗanwake. Da daddare kuma, kusan kowane gida za a sa mu cewa ana dafa tuwo da miya ne, ko miyar kuka ko kuɓewa ko taushe ko kalkashi da dai sauransu, da nama ko babu nama. Duk ko ma mene ne ya samu, wato dai “Daidai ruwa daidai ƙurji.”
Har ila yau, ko da yake ba kowa yake da ƙarfin ɗora girki sau uku ba a rana saboda halin yau, amma a kan sami maƙwabta na gari masu tausayi da lura, su kan kira maƙwabtansu domin su ci abincin, ko suna da shi ko ba su da shi. Da ma tunfil-azal, an san Bahaushe da halin taimako ga ɗan’uwansa.
A zamanin da, za a ga Bahaushe yana ƙoƙarin ya yi noma domin kada gidansa a zauna da yunwa. Amma yanzu, zamananci ya mayar da tunaninsa ya koma kan kasuwanci ko aikin ofis a maimakon aikin gona saboda lalaci da son jiki.
A labarin an nuna baya ga shan abu mai ruwa-ruwa da safe, wasu Hausawa kan
Ajụjụ 10 Ripọtì
WAKA
“Ita ko bante ta ƙetara sai ta haihu, In ka san kuɗi su ƙare a suna”
Wannan tsakure na ‘Waƙar Zambon Ƙazama’ ta Mal. Aliyu Namangi, ta Zaɓaɓɓun Waƙoƙin Da Da Na Yanzu, na D. Abdulkadir yana Magana ne a kan
Akọwa Nkọwa
Kamar yadda mowallafin ya rera a baiti na 18 Zababbun Wakokin Da da na Yanzu no
Ajụjụ 11 Ripọtì
Tambayoyi a kan ADABIN BAKA
‘‘Balarabe na Balaraba
Sannu Balaraba
Sai wata rana.’’
Me Haruna Uji, ke nuna wa a wannan tsakure?
Ajụjụ 12 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
Hausawa wasu mutane ne da suka ba abinci muhimmanci a rayuwarsu, domin duk wata fafitika da gwama numfashi da ba hammata iska, ana yi wa ciki ne. Wato cikin biyu: ɗaya ya yiwu an ci an ƙoshi, ko kuma ana cikin halin nema ne.
Kullum, da zaran gari ya waye, wasu tun da jijjifi, za a ga sun fita neman abin da za su ci, su da iyalansu, domin a samu rufin asiri. Saboda haka, ba a barin kowa a gida sai tsofaffi da mata da yara da kuma ragwage, kowa ya tafi neman halaliya.
A al’adance, Hausawa suna da lokuta uku na cin abinci a kowace rana, wato safe da rana da dare. A mafi yawan lokuta da safe akan sha abu mai ruwa-ruwa, kamar koko da ƙosai ko kunu. Wasu kuma, sukan ɗumama abin da aka ci a daren da ya gabata. Da rana, kuma akan dafa duk irin abin da ya samu kamar shinkafa da wake ko dambu ko kuma ɗanwake. Da daddare kuma, kusan kowane gida za a sa mu cewa ana dafa tuwo da miya ne, ko miyar kuka ko kuɓewa ko taushe ko kalkashi da dai sauransu, da nama ko babu nama. Duk ko ma mene ne ya samu, wato dai “Daidai ruwa daidai ƙurji.”
Har ila yau, ko da yake ba kowa yake da ƙarfin ɗora girki sau uku ba a rana saboda halin yau, amma a kan sami maƙwabta na gari masu tausayi da lura, su kan kira maƙwabtansu domin su ci abincin, ko suna da shi ko ba su da shi. Da ma tunfil-azal, an san Bahaushe da halin taimako ga ɗan’uwansa.
A zamanin da, za a ga Bahaushe yana ƙoƙarin ya yi noma domin kada gidansa a zauna da yunwa. Amma yanzu, zamananci ya mayar da tunaninsa ya koma kan kasuwanci ko aikin ofis a maimakon aikin gona saboda lalaci da son jiki.
Wane suna ya fi dacewa da wannan labarin?
Akọwa Nkọwa
Noma: Na duke tsohon ciniki kowa ya zo duniya kai ya tarar.
Ajụjụ 13 Ripọtì
Tambayoyi a kan AL’ADU
Makoɗi kayan aiki ne na
Akọwa Nkọwa
Domin Kora kaifin wuka, garms, fortanya d-s.
Ajụjụ 14 Ripọtì
HARSHE: NAHAWU
Wanne ne ɗan jirge?
Akọwa Nkọwa
Bayan iska ta san datse a cikin baki, sai ta saki ta fita ta gefen harshe.
Ajụjụ 15 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
Hausawa wasu mutane ne da suka ba abinci muhimmanci a rayuwarsu, domin duk wata fafitika da gwama numfashi da ba hammata iska, ana yi wa ciki ne. Wato cikin biyu: ɗaya ya yiwu an ci an ƙoshi, ko kuma ana cikin halin nema ne.
Kullum, da zaran gari ya waye, wasu tun da jijjifi, za a ga sun fita neman abin da za su ci, su da iyalansu, domin a samu rufin asiri. Saboda haka, ba a barin kowa a gida sai tsofaffi da mata da yara da kuma ragwage, kowa ya tafi neman halaliya.
A al’adance, Hausawa suna da lokuta uku na cin abinci a kowace rana, wato safe da rana da dare. A mafi yawan lokuta da safe akan sha abu mai ruwa-ruwa, kamar koko da ƙosai ko kunu. Wasu kuma, sukan ɗumama abin da aka ci a daren da ya gabata. Da rana, kuma akan dafa duk irin abin da ya samu kamar shinkafa da wake ko dambu ko kuma ɗanwake. Da daddare kuma, kusan kowane gida za a sa mu cewa ana dafa tuwo da miya ne, ko miyar kuka ko kuɓewa ko taushe ko kalkashi da dai sauransu, da nama ko babu nama. Duk ko ma mene ne ya samu, wato dai “Daidai ruwa daidai ƙurji.”
Har ila yau, ko da yake ba kowa yake da ƙarfin ɗora girki sau uku ba a rana saboda halin yau, amma a kan sami maƙwabta na gari masu tausayi da lura, su kan kira maƙwabtansu domin su ci abincin, ko suna da shi ko ba su da shi. Da ma tunfil-azal, an san Bahaushe da halin taimako ga ɗan’uwansa.
A zamanin da, za a ga Bahaushe yana ƙoƙarin ya yi noma domin kada gidansa a zauna da yunwa. Amma yanzu, zamananci ya mayar da tunaninsa ya koma kan kasuwanci ko aikin ofis a maimakon aikin gona saboda lalaci da son jiki.
A labarin, akan yi ɗan wake da
Ajụjụ 16 Ripọtì
WASAN KWAIKWAYO
An tsara Kukan Kurciya na M. B. Bambale
Akọwa Nkọwa
Kukan kuraiya na M.B Bambale ya yi amfani da kashi-kashi da kuma fitowa a wasan.
Ajụjụ 17 Ripọtì
Tambayoyi a kan ADABIN BAKA
‘‘Ja ya faɗo, ja ya ɗauka’’
Wane rukunin adabin baka wannan magana ta fito ?
Ajụjụ 18 Ripọtì
WAKA
Marubucin ‘Waƙar Zambon ƙazama’ ta zaɓaɓɓun Waƙoƙin Da Da Na Yanzu na D. Abdulkadir ya nuna cewa mata ƙazamai suna nuna ƙazantarsu ta
Akọwa Nkọwa
Kamar yadda ya zo a bauti na 10 zababbun wakokin Da doone yan
Ran girkinki ba akoshi do jibi, Shi namom miji ki cinye a tsame.
Ajụjụ 19 Ripọtì
Tambayoyi a kan AL’ADU
Me furen tumfafiya kan ƙara wa mutum?
Akọwa Nkọwa
Saboda yana kara wa mutum kwarjini a wajen mutane.
Ajụjụ 20 Ripọtì
RUBUTACCEN ADABI: ZUBE
Labarun cikin Magana Jari ce na III na A. Imam, an shirya su ne bisa salon
Akọwa Nkọwa
Labarun Magana jari ce na III an Shirya su ne bese salan ji ka
Karu: Kamar 'Labarin' sai bango ya tsage kadongare kan samu wajen Shiga
Ajụjụ 21 Ripọtì
Tambayoyi a kan AL’ADU
A al’adance, wacce hanya ce aka fi amfani da ita wajen magance ciwo?
Akọwa Nkọwa
Jiko: hanya ce wadda ake bi wajen ammfani da mogani
Ajụjụ 22 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Wane ne tauraron labarin?
Akọwa Nkọwa
Shi ne wanda aka gina labarin a kansa
Ajụjụ 23 Ripọtì
Tambayoyi a kan AL’ADU
Ɗan matar da ke aure a gidan da ba a nan ta haife shi ba, shi ne
Akọwa Nkọwa
Saboda sabin mijin da ta aura ba shi ne ubansa ba.
Ajụjụ 24 Ripọtì
WASAN KWAIKWAYO
Rabo nawa wasan Shaihu Umar na U. Ladan da D. Lyndersay ya ƙunsa?
Akọwa Nkọwa
Rabo Biyu
1. Labarin Haihumar Umar, Mutuwar, babansa, aure makau da fatima (wato gyatu matar Umar) makicin Kwatau do sarkin Zagi, washe gisan makaw.
2. Rabo na Biyu: Labarin Umar da Abdulkarin da yadda suka fito neman mahaifiyar
Ajụjụ 25 Ripọtì
RUBUTACCEN ADABI: ZUBE
labarin ‘Kowa Ya Dogara Ga Allah, Kada Ya Ji Tsoron Mahassada, Balle Ƙeta’ na cikin Magana Jari Ce na III na A. Imam, ya amsa sunansa ganin yadda
Akọwa Nkọwa
An halako Wazirin: Wajen hassada akan Audun Ugu.
Ajụjụ 27 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta wa?annan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
Hausawa wasu mutane ne da suka ba abinci muhimmanci a rayuwarsu, domin duk wata fafitika da gwama numfashi da ba hammata iska, ana yi wa ciki ne. Wato cikin biyu: ?aya ya yiwu an ci an ?oshi, ko kuma ana cikin halin nema ne.
Kullum, da zaran gari ya waye, wasu tun da jijjifi, za a ga sun fita neman abin da za su ci, su da iyalansu, domin a samu rufin asiri. Saboda haka, ba a barin kowa a gida sai tsofaffi da mata da yara da kuma ragwage, kowa ya tafi neman halaliya.
A al?adance, Hausawa suna da lokuta uku na cin abinci a kowace rana, wato safe da rana da dare. A mafi yawan lokuta da safe akan sha abu mai ruwa-ruwa, kamar koko da ?osai ko kunu. Wasu kuma, sukan ?umama abin da aka ci a daren da ya gabata. Da rana, kuma akan dafa duk irin abin da ya samu kamar shinkafa da wake ko dambu ko kuma ?anwake. Da daddare kuma, kusan kowane gida za a sa mu cewa ana dafa tuwo da miya ne, ko miyar kuka ko ku?ewa ko taushe ko kalkashi da dai sauransu, da nama ko babu nama. Duk ko ma mene ne ya samu, wato dai ?Daidai ruwa daidai ?urji.?
Har ila yau, ko da yake ba kowa yake da ?arfin ?ora girki sau uku ba a rana saboda halin yau, amma a kan sami ma?wabta na gari masu tausayi da lura, su kan kira ma?wabtansu domin su ci abincin, ko suna da shi ko ba su da shi. Da ma tunfil-azal, an san Bahaushe da halin taimako ga ?an?uwansa.
A zamanin da, za a ga Bahaushe yana ?o?arin ya yi noma domin kada gidansa a zauna da yunwa. Amma yanzu, zamananci ya mayar da tunaninsa ya koma kan kasuwanci ko aikin ofis a maimakon aikin gona saboda lalaci da son jiki.
Me ake nufi da gwama nunfashi a labarin?
Ajụjụ 29 Ripọtì
RUBUTACCEN ADABI: ZUBE
A Ganɗoki na Walin Katsina A. Bello an nuna Ganɗoki ya yi faɗa har da
Akọwa Nkọwa
An kasa labarin. zuwa biyu
i - yakin turawo da Gandoki
ii - Yakin Gandoki da aljanu.
Ajụjụ 30 Ripọtì
Tambayoyi a kan ADABIN BAKA
‘‘Da duniya da gasƙiya, da
Ajụjụ 31 Ripọtì
RUBUTACCEN ADABI: ZUBE
‘Ya zama musu alaƙaƙai, ko wane juyin suka yi na su halaka shi, shi ke sama, sai ka ce hancin gauta.’
Wane irin salo aka yi amfani da shi a wannan tsakure na Ganɗoki na Walin Katsina A. Bello?
Akọwa Nkọwa
Kamor yadda aka kamanta shi da hancin ganta.
Ajụjụ 32 Ripọtì
Tambayoyi a kan ADABIN BAKA
Wanne ne gaskiya dangane da makaɗan fada?
Ajụjụ 33 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
Hausawa wasu mutane ne da suka ba abinci muhimmanci a rayuwarsu, domin duk wata fafitika da gwama numfashi da ba hammata iska, ana yi wa ciki ne. Wato cikin biyu: ɗaya ya yiwu an ci an ƙoshi, ko kuma ana cikin halin nema ne.
Kullum, da zaran gari ya waye, wasu tun da jijjifi, za a ga sun fita neman abin da za su ci, su da iyalansu, domin a samu rufin asiri. Saboda haka, ba a barin kowa a gida sai tsofaffi da mata da yara da kuma ragwage, kowa ya tafi neman halaliya.
A al’adance, Hausawa suna da lokuta uku na cin abinci a kowace rana, wato safe da rana da dare. A mafi yawan lokuta da safe akan sha abu mai ruwa-ruwa, kamar koko da ƙosai ko kunu. Wasu kuma, sukan ɗumama abin da aka ci a daren da ya gabata. Da rana, kuma akan dafa duk irin abin da ya samu kamar shinkafa da wake ko dambu ko kuma ɗanwake. Da daddare kuma, kusan kowane gida za a sa mu cewa ana dafa tuwo da miya ne, ko miyar kuka ko kuɓewa ko taushe ko kalkashi da dai sauransu, da nama ko babu nama. Duk ko ma mene ne ya samu, wato dai “Daidai ruwa daidai ƙurji.”
Har ila yau, ko da yake ba kowa yake da ƙarfin ɗora girki sau uku ba a rana saboda halin yau, amma a kan sami maƙwabta na gari masu tausayi da lura, su kan kira maƙwabtansu domin su ci abincin, ko suna da shi ko ba su da shi. Da ma tunfil-azal, an san Bahaushe da halin taimako ga ɗan’uwansa.
A zamanin da, za a ga Bahaushe yana ƙoƙarin ya yi noma domin kada gidansa a zauna da yunwa. Amma yanzu, zamananci ya mayar da tunaninsa ya koma kan kasuwanci ko aikin ofis a maimakon aikin gona saboda lalaci da son jiki.
Labarin ya na nuna cewa Bahaushe yakan yi noma domin
Ajụjụ 34 Ripọtì
HARSHE: NAHAWU
Wanne ne keɓaɓɓen bayanin wasalin /a/?
Akọwa Nkọwa
Harshe na tsayawa a tsakiyar bakin dan Adam.
Ajụjụ 35 Ripọtì
HARSHE: NAHAWU
A kalmar marubuciya, akwai ɗafi.
Akọwa Nkọwa
Dafo-goshi-ma = marubuciya
Dafo-keyo-iya.
Ajụjụ 36 Ripọtì
WAKA
Waƙar ‘Gadar Zare’ ta Zaɓaɓɓun Waƙoƙin Da Da Na Yanzu na D. Abdulkadir ’yar ƙwar nawa ce?
Akọwa Nkọwa
Abdulkadir na da 'Kwar biyar Shi ne nake sin mu taru mu gane, camfi da kege rashin ilmi ne, Tsafisu bori rashin hankoli ne. Aminci da su ko hakika bata ne, Da wanta da shirme da shorhdiya.
Ajụjụ 37 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Ina aka kai su Kasa bayan an yanke musu hukunci?
Akọwa Nkọwa
Kotu ta yanke muzu hukucin Zaman jarun.
Ajụjụ 38 Ripọtì
Tambayoyi a kan ADABIN BAKA
Cikin waɗannan, wanne ne ake kaɗawa?
Ajụjụ 39 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Wane ne ya shigar da Salihi cikin ƙungiyar asiri?
Ajụjụ 40 Ripọtì
WASAN KWAIKWAYO
’Yan wasa mata nawa ne a Kukan Kurciya na M. B. Bambale?
Akọwa Nkọwa
'Yammata yan wasa uku ne
1. Binta matar M. Mahmud
2. Salamatu 'yar M. Mahmud
3. Salame Uwargidan M. Sambo
Ajụjụ 41 Ripọtì
Tambayoyi a kan AL’ADU
Wace sarauta ce ta shafi kula da baitulmali?
Akọwa Nkọwa
Shi ne mai rabin Zakka.
Ajụjụ 42 Ripọtì
Tambayoyi a kan AL’ADU
Wace hanya ce ake bi domin shiga harkar bori?
Akọwa Nkọwa
Saboda 'Sulhu' tsakanin aljanu da wanda Suko Shiga jikinsa.
Ajụjụ 43 Ripọtì
HARSHE: NAHAWU
Da ya hango su, ya ce ‘‘Da wa Allah ya haɗa mu?’’
Wannan na nufin da ya hango su,
Sai ya
Akọwa Nkọwa
Sai ya yi hanzari ya bi su.
Ajụjụ 44 Ripọtì
HARSHE: NAHAWU
Wannan alamar (–), ita aka fi sani da
Akọwa Nkọwa
Ana amfani da karan-dori wajen hoda kalmomi biyu, domni su ba da ma'ana.
Ajụjụ 45 Ripọtì
Tambayoyi a kan ADABIN BAKA
‘‘ƙulun-ƙulu-fita.’’
Ajụjụ 46 Ripọtì
WASAN KWAIKWAYO
Su wa Makau ya kira jakkai a wasan Shaihu Umar na U. Ladan Da D. Lyndersay?
Akọwa Nkọwa
Shaihu Umar na U. Ladon da D. Iyndersay.
Makau ya kira su jikkai saboda rasui tunaninsu a wasan.
Ajụjụ 47 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Mece ce dangantakar Salihi da Ɗahira?
Akọwa Nkọwa
Kamor yadda ya fito a labarin wato abin bai wa mahaifiyeisa dodi ba.
Ajụjụ 48 Ripọtì
WASAN KWAIKWAYO
‘Wa ya ce ba ni ba! Wa ya yi ni, wa Yai kamata! Wa kuma zai kama bawa fiye da wanda zan kama!’
Wa ya yi wannan kirari a cikin Shaihu Umar na U. Ladan da D. Lyndersay?
Akọwa Nkọwa
Shaihu Umar na U. Ladan da D. Lyndersay
Lokocin do suka kai hari garin gwarawa.
Ajụjụ 49 Ripọtì
HARSHE: AUNA FAHIMTA
A karanta waɗannan labaru, sannan a amsa tambayoyin da suka biyo kowannensu.
A wani gari can yamma da Magumi, wai shi Tsauni, an yi wani yaro mai suna Salihi. Iyayensa ba masu wadata ba ne, amma sun yi ƙoƙarin ganin ya yi ilmin boko da na Arabiya. Bayan Salihi ya kammala karatun firamare, sai mahaifinsa Tanimu, ya nema masa makarantar gaba da firamare. Domin an ce ‘‘Ilimi gishirin zaman duniya.’’ Amma kuma samo wa Salihi babbar makarantar Magumi bai yi wa mahaifiyarsa Ɗahira daɗi ba, don ba ta son ɗanta ya yi nesa da ita. Dalili shi ne ɗansu tilo namiji, sauran huɗun kuwa duk mata ne. Bugu da ƙari, tana jin munanan labarai iri-iri da kan faru a irin waɗannan makarantu.
Bayan Salihi ya isa makaranta, sai ya duƙufa kan karatu gadan-gadan. Zuwansa ke da wuya, sai suka ƙulla abota da wani ɗan ajinsu, wai shi Kasa. Kafin ya ankara, sai da abokinsa ya jefa shi cikin wata ƙungiyar asiri.
Da ya farga da halin da ya shiga, sai ya yi ƙoƙarin fita daga cikinta, amma aka nuna masa ai ba a haka. ‘‘ In har ka ce za ka fice, lallai za a kassara ka, ko ma a halaka ka’’ in ji abokinsa.
Ganin halin tsaka-mai-wuya da ya shiga, sai ya tsayar da shawarar ya fallasa ƙungiyar, in ya so komai ta tafasa ta ƙone. Ya je ya shaida wa shugaban makaranta. Nan take ya sanya jami’an tsaro suka kamo dukkan ‘yan ƙungiyar. Kotu ta yanke musu hukunci, sannan aka kai su gidan jarun. Da ma an ce, ‘‘ Komai nisan jifa ƙasa za ya faɗo.’’
Wane take ya fi dacewa da wannan labari?
Akọwa Nkọwa
Sabode yo shigo tsaka-mai-wuya, ya tsayer da shawarar fallasasu.
Ajụjụ 50 Ripọtì
Tambayoyi a kan ADABIN BAKA
Labarin kura da akuya da harawa yana cikin nau’in labari na
Ị ga-achọ ịga n'ihu na omume a?